Allah ya saka maki da Alkhairi Abu Aisha kuci gaba da kawo mana irin wa'annan jajirtaccun mutane don dayawa mutane sun fidda rai daga samun masu tausaya musu a kasarnan,na dade ina bibiyar major hamza Almustapha na fahimci akwai kishin kasa da tausayi atare dashi. Allah ya bashi shugabancin kasar nan yasa ya zaman mana Alkhairi 😢
TA'ALIM ALFURKA TV, Ubangiji Allahbya saka maku da Alheri, Kuchiga ba da bibiyar irin su hamza kuna zakalo gaskiya domin 'yan arewa sun fara Gafala da tunanin babu irin su major. Kuma wallahi lokachi yayi da yakkamata irin wadan nan sadaukai a zakalosu domin basu dama.
Mudai zabema mundainashi, sai har shuwagabanni sun rantse da alqurani bazasu yiwa turawa aikiba Amma kullum kana zabe Amma kullum kamar su faransa, Amerika muke yiwa zabe ba dokoki da zai taimaki talaka sai wulakantashi.
Malam 😭 anha inci Hamas فتح Sun hada Kai da Israel Sun kwace mutum 4 da Hamas Suka kama acewar mai magana da yawun rundunar chaidan yace sun Yi hadin hannu da سلط فلسطين Amma haka ba nasarabane Sabida wota takwas SUNA fama basuyi nasarar qarbo Koh mutun dayaba sai hudu ayau Kenan akwai mutum 118 yasaura ba abune mai Sauqi akarbesu da bakin bindiga مستحيل هذا