Hafsatu Muhammad Sani ta ce da ma ita da mijinta suna da burin bude gidan marayu domin taimaka masu, rashin haihuwa ya sa ta dauko rikon ya mace kuma yanzu Allah Ya ba ta yan uku
Masha Allah, what an inspiring story, Allah Ya raya su bisa Sunna, Ya Dayyaba, Allah Ya Sa adopting yarinyar da ku ka yi y zame mu hanyar shiga aljannar, Allah Ya qara mu ku budin alkhairi.
Allah Akbar naji dadin chirin nan sosai amma ni lissafina chine wannan yaran da Allah yabata yanada alaka da wannan niya ta temakawa marayu da kuma wannan riko da sukayi da yarinyar allah yafara biyansu tun anan in uwa mu temaka wa marayu ko Allah zay temakemu
Nima ina fatan Allah ya bani haihuwa . Amma rayuwata dai kam Alhamdulillah ba haihuwa kadai bane baiwar da Allah keyima mutum , ni kam dai inashan gori har yen wana ma gori sukeyi min balle kuma kishiya ita kam ta mayar da abun karatu kullum saitayimin gori