Mashallah, BBC Hausa, Ni Burina Wannan Wanda sau daya aka nuna shi kuma baka ma fadi sunan Shiba, nake Muradin zama a irin Wannan position in sha Allah, Kyakkyawar tsari Alhaji, Allah ya Kara Basira.
Aslm BBC haussa ina muku barka da warhaka da fatan kouna lafiya Macha Allah daga nine Nakou lawali Ibrahim Niger ya ke Mikamuku dubun gaissuwa dan Allah ina bukatar kidan ku na BBC na safé
Masha Allah! Mu kan kasance da BBC Hausa a kowane. Wannan bidiyon ai lokacin da kuke Bush House ne, ya kamata a sake sabunta mana shi yanzu da kuke sabon muhallin na ku.
Lallai kun cancanci yabo. Kuna ganin nan gaba sashen Hausa na BBC zai sami shiga bangaren talabijin kuwa, kamar yadda ake watsa shirye-shiryen sashen larabci ta talabijin?
Macha allah sashen hausa na BBC , jinjina da matukar godiya , na fara sauraren tachar nan a 2007 . A lokatchin ina yaro , amma ina matukar son sauraren Ku .mousamman chirin da Djamila tangaza ta goudanar ''BBC HAUSA a Karkara ''
Gaskiyar ita ce, mu, kamar yadda mutanen Hausa suka yi magana a Sudan, suna jin cewa ba su da cikakken ɗaukar hoto ko kuma labarin labarai na Sudan. Alal misali, akwai tashin hankali tsakanin makonni biyu da suka wuce tsakanin Hausa da wasu ƙasashe Larabawa da suka ce rayukan mutane 24 ba su kula da ni ba. Na yi magana a madadin Hausa a Sudan, ina fatan in ba da takarda a Khartoum, muna shirye don taimakawa
Na ji dadin tarbar da aka mana a wannan office na London a Shekarar 2013. Tamkar mun san juna tun a baya. Na yi hira da Ahamad Abba, sannan na gaisa da Jauro Kulibali, Aisha Musa da sauran su. Allah Ya taya muku!
Ashe dai mutum dan adam ne,ba Bature ba, ke magana da gaske a Rediyon bbc! Lalle kam na ji dadin ganin wasu daga cikin wadannan ma'aikata naku da na dade ina jin muryoyinsu kuma nake ta fatan ganin su wata rana. wanann abin jin dadi ne matuka, gareni.
Kada mu mance cewa Allah ya san wahalarmu kuma ba mu kaɗai muke ba. Kullum yakan kasance tare da mu, yana miƙe ƙaunarsa don ya ɗauke mu lokacin da muka fada. A cikin kasa mai cike da hawayen mu, zamu iya samun abubuwan da ya bar mana abubuwanmu. Kuma idan mun gano guda daya kawai, to, Zai karbe mu a hannunsa. Ubangiji ba zai yi bacci ba, kamar yadda almajirai suka yi barci a daren da Yesu ya ɗan wahala wahala. “Kada ya bar ƙafarku ya girgiza, Shi wanda yake kiyaye ku ba zai yi bacci ba” (Zabura 120: 3). Bude zuciyar ka ga Yesu cikin addu'a. Bayyana godiya da bayyana zunubanku. Ji muryarsa a hankali. Отправить отзыв История Сохранено Сообщества