A shekaru hudu na farko baku samu damar tafka barna ba sai daga 2019 ne kuka samu damar tafka ta.asa iya son ranku Muna so ku sani cewa akwai Allah kuma yana kallon ku
Allah dan alfarmar manzanka Allah kasa sojoji sukifar da waanan azaliman dubi wuyansa kamara wuyan bijimin sa kuma duk haraminche Allah ya kawomana karshenku yan wuta mastiyata
Wace hujja gareka data tabbatar maka da haram yake ci? Kuma kai ba Allah ba amma har ka yanke masa hikunci kace Dan wuta. Yakamata ka kiyayi harshenka kar ya kaika ga halaka inji Manzon Allah SAW