Nikam macece amma bana goyan bayan abinda kk fada domin naji daga bakin wani bature yankewa( nomatter how world it's changed there's things women can't do)dan haka dama kin hutar da kanki wallahi kekika jahilci musulunci amma ba abinda musulunci bai yiwa yamace ba ta bangaren yancintaba dan haka mungode da niimar musulunci
Do Allah a kara gudanar da wannan shiri akan "Yancin Mata (feminism)" a Karo na biyu. Sannan a gayyaci bn Uthman ko wani malamin addinin musulunci da daya daga cikin malamai Mata namu na arewa suyi bayanai akan shi wannan (feminism) din. Tunda yanxu mun saurari ma'anar (feminism) "Luggatan (ma'anar harshe)" yakamata Kuma muji ma'anarsa "Istilahaan (ma'anar a a addinin musulunci)" Allah ya taimakemu Amin.
Wata yar uwata da tayi karatu a Faransa tafara daawar "Feminism" a Nijar tun shekarar 2007, toh amma sai dai yau shekarar ta 41 bata taba aureba baiwar Allah saboda tana ƙIYamar "ideology" mazan Nijar. Tana nan sai ci zun yasa, ba namijin da ke kula ta🤧🤧. #MATA In'kunnai'yaji jiki yastira
Ai wlh duk matar da tadauki wannan feminisms din bazatayi aure ba maganar gaskiya kenan karki yaudari kanki wannan aqidane mai nunama mace tayi zaman kanta karta dogara da namiji kaga idankuwa mace zatayi aure dole saita girmama namiji suko wannan yan feminisms din wlh basa girmama maza ganisuke suma daidai suke da namiji kuma allah yariga ya banbanta mu bayin kanmu bane
Daga first few minutes ma bazan karasa kalla ba. Ita wacce tazo dubi jikinta ko mayafi bata dashi. Sannan definition na feminism dinma da ta bayar tun a farko da san rai. Introduction na young Ustaz is good. Shi yafi fahimtar ma'anar feminism din a wannan lokacin.
My take exactly. I feel they are not on the same par. She's far more expose and has better experience and communication skills than the guy (no offense to the guy).
@@khaleephalabiru4153couldn't see where exactly that happened, being accommodative, and sticking to the rules of engagement isn't a sign of lack in exposure or better still overshouting your co-debator is NOT a confirmation of one's measure of exposure
This is an excellent discussion. Kudos to all parties. I think on an important issue as this, the two debaters should be on the same par in terms of knowledge and exposure, so that the audience would have a fair ground to make judgement. With all due respect to Mallan, it think Malama is more expose and has better communication skills than him. He didn't make enough research on the subject which makes it easier for her win the case. He really tried, but they are not on the same level.
Me I think since malan yanada fahimta ta addinin musulunci Akan hakkokin Mata a musulunci Bana ganin Har Sai malan ya tsaya yayi Wani bincike... And Kuma haka Duk musulmi yakamata yazama Sai Dai Wanda Suka bandare Wanda Kuma Abunda yakamata sune za'ayi yaki dasu ta hanyar wa'azantarwa DA sauransu....Amma Ko munki Ko Munso wllhi wannan campaign Na feminism Yana Saka mata su Doshi wata hanyar ta daban...Sbda a Arewacin Nigeria damuke DA addini Toh ta mahangar addini yakamata a yaki abun ba da wata Mangar kafirai ba Wanda Basu San Allah da manzonsa ba .
Young Ustaz stuck to the rules of the engagement and give her space to blabber, that doesn't mean he's less exposed, but he knew how to conduct himself as a man walking the tight rope between being accommodative and yet steadfast in the conviction that women are out doing what they know how to do well, ingratitude
Assalamu alaikum wa rahmatullahi wa barakatuhu. Gaskiya BBCHAUSA wannan shiri bayyi ba domin Rahama da kuka gayyato ita ma ba ta san haqqin kanta ba domin tana ikirarin ta san addinin musulunci amma ko hijab bata da shi sannan dan karamin Ustaz da kuka gayyato shi bai fahimci topic of the discussion din ba ma.
@usman waɗannan ka bar su, kananan alhaki ne. Ka san wacce ba'a bata tarbiyyar Muslunci ba, na da wuyar sha'ani. Jahilai murakkabai na da wuyar sha'ani. Ba su sani ba, ba su kuma san ba su sani ba!
Mal Mohammed is true bcoz the words feminism is an ideology of european countries, I want Hajiya to tells us the exactly meaning of in Hauwa language as it's so called feminism in English, I know it's not the name given in Hausa land, they can only say #HAKKIN MATA which we know it's called Women's Right, and if you want to know the best religious that describe the women's rights is Islam go to suratul Ni'sa, bcoz in the past century, women's are just nothing but toys in Europe, that's why you see that there is no any woman's scholar in Europe, but in Islam we have many women's scholars, deprived of rights are things people intend to do intentionally because already the religious is there with the women's rights. I wonder why women came out to the street asking for there right. Everywhere you go they talk about GBV, e.t.c.
Gaskiya Mahmoud hakane zancanka kafadi gaskiya kam wannan baiwar Allah ba addini take karewa tana kare Yahudawa ne kuma ta jira ukobar Allah subbahanawu wata ala kina kare masu kashi a gindi danhaka kitsaya kiyi tinani susai
Before I go further I have to Express what I perceived from both party din. MY PERCEPTION ON THIS TOPIC shine; shifa young ustaz da gaskiyar sa because Feminist din da yake gani wallahi irin abunda yake fada shi suke koyarwa din it perhaps suma basu fahimci what "feminism" is all about ba kokuma son zuciya ne kawai suka shigo dashi alamarin, ayanda ita take qoqarin fada.wanda shine fadan da young ustaz din yakeyi, kuma fa ayanda yake adalchi a bayanan da ita Rahama take zararowa it seems they are bird of the same feathers kawai flocking suka failed suyi atare😆Idan har da gaske takeyi iya zancen kenan.don gaskia it seemed there is a hidden opinion daga irin respond din ita Rahama din.Anyway I like their confidence♥️ ai shi musilinci adalchi ne,... I wish voice clip akeyi akwai biyanai fa Allah wallahi 😆
But she admitted cewa akwai extremist a feminism just like we have yan ta'adda a musulunci. But the whole concept is; what is feminism and me yasa matan mu suke subscribing to ideology in? Is it true ana danne ma mata haqqi? What is the consequences for that. These are the questions we need to start addressing because it is what gives the room to the radical feminism inda muke tsoro
Shi fa uztaz ƙokarinsa shine ya nuna kamar yaƙi ta ke yi da addini amma Allah yasa ta gano shi, ta kuma wanke kanta, yaƙi ta ke yi da zalunci da rashin adalci.
Uztas I'm very sorry 😂 this women had really played on your intelligence, seriously. She spoke so wide and intelligently touching both the religious and cultural side of life.
Wannan matan surutu gareta kuma yawancin maganar ta karyane wala Allah shi young Ustax din baya mata martanine saboda tafishi shekaru wallahu ta’ala ahlam but duk yawanci maganganun ta yana nunine a bujirewa iyaye kuma a bujirewa miji !! Banida lokacin da zan saya nayi dogon bayani a comment section akwai maganganin ya da inada gyara akansu
Girmamawa ne da kuma yanayin tarbiyya ta ilimi ba baki ta fishi ba kuma daga yadda BBC suma sukayi editing duk sunfi nuna lokacin ta nashi suka nuna kadan
I think the main problem with young ustaz and a lot of other men is a severe lack of empathy…they can’t see these problems that women face or severity of the problem…may Allah help us be at the right side of justice always Amin
This is your opinion my sister, but, if you follow Ustaz on his social media pages, you will agree with me that he is an advocate of women's right. "My opinion too"
That's your own insight, this feminism brought alot of bad influence to society than it's good, ladies dayawa sun daina zaman aure suna zaman kansu, still a haka Suna da wasu mazan da suke biya musu buqata ba.
So don't relate the problem with feminism saboda akwai justice a kasar Nigeria. It's not about Ustazanci o what ever. Wanda duk suke iskancin cutan matan addini ne dasu..? Ko kin taba ji malamin addini mai ilimi yayi..? Da wuya gaskia. Pantami yana da mata I think 2, suma duk yan kungiyarku ne na Feminist? So find another way of dealing with the issue ba tallar hajar yahudu ba. Faqat
Amin. There is need for balancing and empathy. My opinion is to fight for women and girls rights but not gender equality. Women are passing through oppression in our society today and people are shying away from talking about it. I believe information is power, Let's us not shy away from discussing societal issues/problems that could bring a change even now and in the future.
Hot, hot, hot! I love this! They are all feminist in my opinion, since there are different strains of feminism. They are only talking about it from different perspectives. However, it seems like though young ustaz has issue with the term "feminism " not the practice of advocacy.
@@YHUNICH_MENTORS_A subhanallah! Says who? Go and listen to Dr Bilal Phillips' lecture, "Islam and feminism " and you would discover how much of a feminist religion Islam is. What Islam is against is radicalism. In fact, to say Islam is against feminism is to say Islam is against the rights of women. See?
I doubt if you really understand what young ustaz is trying to point out. To me he's not in any way a feminist, Islam has already giving women all the right they deserve, so the call or advocacy for women to get there right is just waste of time, instead all this feminist should have advocate for men to be more pious and follow the Sunnah of our holy prophet.
Astagfirullah… May Allah grants us deep understanding to differentiate between right and wrong. Allahumma ya muqallabul qulub thabbit qalbi ala deenik 🤲🏾
The meaning of feminism is the belief that men and women should have equal rights and opportunities. Idan zamu iya tunawa shekarun baya feminists ne suka ce bai kamata ake rabon gado ana baiwa namiji kaso biyu mace kuma kaso daya ba. Cewa sukayi ya kamata ake basu rabon gado dai-dai wa-dai-da. Subhanallah!
Jakallahu Khairan Dan Uwa na Muhammad gaskiya u did had a point babu yanda mace xata fi na Migi ,saboda Duk wani Abu maxan Allah ya fada sai dai Tana so Tayi ja da maganan Allah, duk wani right da mace take so Allah ya bata , idan xamu duba baya ba haka suke ba bt yanxu Allah ya basu kuma wani feminist na so su raba kan mutane, Mu gi tsoran ranan da xamu tsaya Gaban Allah muyi sheda, Allah baya son Mai raba kan alummah,Allah ya Sa Mu dace ameen
Duk bahaushiyar da tabiyema wanan shirmen banzan wlh saita mutu batayi aure ba kuma bata karbi hakkin nata ba tinda wannan feminisms din baiyi kama da addinin mu ba kuma baiyi kama da al adunmu ba waishin su mata wane yanci suke nema bayan na addinin musulunci kina zaune agida komai yimiki za ayi kuma ace bakida yanci sannan akan maganar tiraka da tayi ai yazama dole namiji yayi tiraka indai yanada halin yi tinda bazai yiwu ba kayi bako kokuma wani Dan uwanka ya kawoma ziyara kasakashi cikin gidanka ba inda matanka suke hakan bai daceba a addinan ce kuma inaso mata su tina da wannan maganar wlh mace tundaga haihuwar ta har tsufanta karkashin namiji take koda batayi aureba to tabbas saita kasance karkashin inuwar wani na mijin amma babu inda mace zata iya defending da kanta batare da wani namiji ba kuma turawan da suka kawo wannan feminisms din yanzu akasashen su akwai matan da sune suke ciyarda kansu da yaransu harma da mijin amma ku komai yimuku akeyi kuma kuna cewa bakuda yanci
Masha Allah rahama tanada gaskiya agurare dayawa amm muhammada kamar bai fahimci wasu abubuwa ba Amma tabbas al,ummar hausa tana hana mace abunda Allah bai hana ba tawata fuskar muna daukar al,ada muzamar da ita addini Allah yasa mudace
Feminism is a western culture and to manifestation all over the world 🌎, Our Prophet have already done with this issue He is the first Man that gives women their rights since at the inception of Islam and protect them
Koh a wurin Allah mace da Namiji duk dayane, a hallitta ne kawai suka bambanta, shi wannan young ustaz nafahimci Bai fahimci ma akan me ake tattaunawa baa. yana yin gardama ne a jahilce
This is 'the return of the repressed' as I like to call it. Young Ustaz ended up defending the very thing he was trying to discard. The bottom line is that a feminist is a man or a woman who believes that women are oppressed in some way and feels that it should be rectified.
Hajiya akwai son rai a cikin lamarinki., Allah yasa ki gane. Me yasa abu kadan sai tayi dariya tana wawantar da hujjojinsa ne kuma hakan ba dai dai bane....
Ai ba za su yi ba, saboda dama ba Allah aka nufa ba. Shiri ne wanda mun saurare shi a sashin su na Turanci. Su kuma waɗanda ke da alhakin haɗawa a harshen Hausa, ba su da zaɓi! Ina dai za'a biya su albashi, to an gama ma su komai.
Ba da jimawa ba, na saurari ɗaya daga cikin ma'aikatan BBC HAUSA na danganta Haddi na bulala, yanke hannu da na zina a matsayin hukuncin na RASHIN IMANI a cikin labaru. Saboda a haka aka bata, ba ta da wani ƴanci. Wannan shine halin da ake ciki. Mutanen nan sun yi nisa, ba sa jin kira
They all did justice to the topic. Amma a gani na, shi feminism dinnan idan har kwato ma mata yancin suke so suyi Sai a dauko ta ya yanda musulunci ya shar’anta da kuma al’ada saboda ita ce jigon Duk wani alumma. Idan kuma yanda Hajiya tace shine feminism, to a gaskiya sun danfara dawo wa kan hanya Amma Sai su bi yanda musulunci ta ce a kwatan na mata haqqi.
i don't think its about who is better... both have positions to play that are different but equally important... its like asking who's more important in a football match, the keeper or the striker? both are important in their own way