A cikin Mahangar Zamani na wannan makon mun duba yadda mata ke fuskantar tsangwama bayan mutuwar aure, da kuma abubuwan da za su iya yi da zai ba su damar ci gaba da rayuwarsu cikin kwanciyar hankali.
Shawarata ga Layla kiyi adduar Allah Ya kawo maki wadda zaku dace kiyi aure, kada ki yi taqama da samun duniya tabbas zaman aure hanya che mafi sauqi na kisamu tsira duniya da lahira. Banji dadin fadin da kanki ki ka nemi mazaje biyu da aura su sake ki, gaskiya wannan ba abin alfahari bane sam kuma zai iya sa na baya su koya ko su dauka daidai ne hakan duba da yadda kike da kima a idanun mutane da yawa. Ki kiyaye yadda kike shiga kuma domin kauchewa tsinuwar Ubangiji da Malaikunsa Allah Ya shirye mu baki daya ameen
Madina please,ki gayyato mata wadanda suke from poor family so that alumma dasu Kara fahimtan lamarin sosai. Sabida akwai wadanda basuda jari kona #1000.
Gaskiya these 2 women killed this episode. Very impressive👏🏾. The advice Ziya’atul haqq gave on Waliyyanci should be over emphasized now more than ever. Allah ya iya mana duka,Ameen
Gaskiya maganar da ziya tayi na karshe akan waliyi is very important, Allah ya sakawa Abban mu da alkhairi kullun Ina ji Ina gani yadda yake gwadawa sister mahimmamcin waliyi.
Muna godiya Allah sarki duk ababen dake faruwa kenan cikin alummah kenan baa duba ta bangaren namiji duk laifin Yana karewa Kan Mata Koh meyasa Wanda hakan Bai Dace ba ko kadan
An kama mata a Kano bisa zargin satar yara don karɓar fansar miliyoyi Kano 'Yan sanda sun ce sun kama wasu mata biyu, bisa zargin shirya maƙarƙashiyar sace ƙananan yara a Kano, ciki har da mahaifiyar ɗaya, don neman miliyoyin kuɗi a matsayin fansa. Matan biyu na cikin gomman mutanen da rundunar 'yan sandan Kano ta ce ta kama a baya-bayan nan. Tana dai zargin su ne da aikata miyagun laifuka iri daban-daban a Kano, kamar satar mutane don neman kuɗin fansa da aikata fashi da yin garkuwa da mutane da kuma dillancin ƙwaya. Rundunar 'yan sandan ta ce ta kama matar wadda bazawara ce 'yar shekara 25, da zargin sace Hafsat Kabiru, 'yar da ta haifa da tsohon mijinta, inda ta nemi ya biya kuɗin fansa naira miliyan uku. Sanarwar da Abdullahi Haruna Kiyawa ya fitar ranar Alhamis, ta ce wani Kabiru Shehu Sharaɗa a tsakiyar birnin Kano ya kai rahoto ga 'yan sanda a ranar Litinin 8 ga watan Mayu, cewa tsohuwar matarsa ta sanar da shi 'yarsu ta ɓata. Kuma, wasu mutane sun kira mahaifiyar yarinyar ta wayar salula, inda suka nemi sai an biya naira miliyan uku kafin a saki 'yar tasu, cewar sanarwar. Mai magana da yawun 'yan sandan na Kano, ya ce bayan gudanar da bincike ne aka kuɓutar da yarinyar a ƙaramar hukumar Madobi, tare da kama da mahaifiyar. Ya kuma yi iƙirarin cewa mahaifiyar yarinyar, ta amsa da bakinta cewa ita ce ta ɗauke 'yar tata, kuma ta kai ta maɓoya, sannan ta nemi tsohon mijinta ya biya kuɗin fansa. Sanarwar Abdullahi Haruna Kiyawa ta ce 'yan sanda suna ci gaba da bincike. Ɗaya matar, mai shekara 45, ana zargin tana cikin gungun mutum huɗu da suka sace wani yaro a birnin Kano, tare da neman kuɗin fansa fiye da naira miliyan biyar. Sanarwa Abdullahi Haruna Kiyawa ta zargi matar wadda gwaggon yaron ce, da shirya maƙarƙashiyar sace Almustapha Bashir a farkon watan jiya. Ta kuma ce tun da farko, mutanen da suka saci yaron, ɗan shekara shida ranar 4 ga watan Afrilu sun nemi mahaifinsa da ke unguwar Ƙofar Ruwa a tsakiyar birnin Kano, ya biya naira miliyan ashirin kafin su sake shi. Daga bisani in ji sanarwar Abdullahi Kiyawa, mahaifin da masu garkuwar suka daidaita a kan naira miliyan biyar da dubu ɗari da hamsin. "Bayan gudanar da bincike, an kuɓutar da yaron ba tare da wani rauni ba, sannan an kama babbar wadda ake zargi da shiryawa, da kuma tsara yadda za a sace Almustapha" sanarwar ta ce. Haka kuma 'yan sanda sun kama duk waɗanda ake zargi da hannu a satar yaron, waɗanda matasa ne 'yan tsakanin shekara 24 zuwa 27 daga unguwar Sheka. Sanarwar Abdullahi Kiyawa ta ce za a kai mutanen gaban kotu da zarar sun kammala bincike. Duba bbchausa
Wallahi inaso inyi hira a tashannan, especially akan rayuwan marasa aure da iyaye masu tauye hakkin yaransu, cos Ina 1 daga cikin nayi facing challenges sosai akan duka wadannan abubuwan da b4 ka damu abunyi da kuma yanda akayi ka samu abunyi har ka fita daga wannan kuncin.
Da yawan mata suna kasa zaman aure saboda matsalar shedanu. Yawan fitar da tsaraici Yana jawo shedanu. Yana da kyau Maza su daina saurin sakin aure se ba yadda za ayi. Allah ya kiyaye mu
Wallah, Madina hirar taimin dadi kwarai, duk da cewa nidin uwa CE babba, na dai gane cewa wato su biyun mutane ne wacce sunsan yancin su, so idañ sun samu mijin da zai zage dantse yarike su a masayin su to zasu zauna daram, amma faaaa! Akwai. No nonsense, basaju hhhhhh😅😅, inayi musu fatan Allah ya basu.miji mai himma da zasu raya sunnar manzo!
Beautiful! The host killed it as usual and gaskiya both guests said so much impactful things. However, the kind of encouragement that Layla is giving out and the way she views marriage is quite misleading-she's neglecting so many things. 1) On business as a woman (a divorcee, at that) it wouldn't be as easy as she had it, she disregarded the fact that her physical looks that makes her instantly likable added so much to her business success is not likely for other women. 2) When you put yourself first in marriage (I.e your happiness, your peace of mind, you, you, you) that shows a narcissistic tendency. And with narcissm on the scale, marriage stops being 'zaman mutual hakuri' 3) Lastly, one of the reason that parents/people emphasize 'zaman hakuri ne akeyi' is because, when you become old, when the looks, attention and your relatives are no more, you'll have your partner who can still relate to your stories and children that can keep your company Allah ya sa mu dace
Masha Allah Allah mana jagora 🙏 ya dubi maraicinmu aunty ziya Allah sa sakamakon hakurinki gidan aljanna ne 🤲 gaskiya naji dadin kakamanki sosai Allah kara basira. kema aunty Laila Allah sa hakan shi yafi alkhairi!
I really felt for ziya because it's really hurts alot a friend of mine was a victim also her first marriage last for just nine months after all the trauma heartbreak's and insults from family she later got married again very wonderful and sweet home but all of a sudden the father in-law came from no where that he must divorce her just a day before her four months in her home it's very terrible and bad time for her, but alhamdulillah she's getting better and just finished her school
Masha Allah, naji dadin wannan program, Allah ya zaunar da wadanda ke gidan auren su lafiya, su kuma wadanda aurensu ya mutu Allah ya zaba masu abun da yafi zama Alkhairi ya kuma basu mazaje na gari.
Thanks Safeeya for sharing. I got value!! BBC Hausa this is a very important topic dat should be discussed frequently, alot of arewa/Muslim women are going tru alot of stigmatization and unjust compensation after divorce. Unfortunately the shari'a system in Nigeria is sooo unjust.
Well but Layla look it in other side because she mislead that people won't be the same so no matter what marriege is beyond our expectations, we have to give even a little respect to it because it's our source and here we are now peacefully and happy. Glad to have our parents that there need and wishes is all against our success ❤❤❤
Wallahi She is not strong, She is not interested in marriage cus it's giving her boundaries which she is not interested in. And She is not tolerating Marriage and it's matters as Ibada.
Gaskiya Wannan Shiri na Mahangar Zamani Babu komi na daga daukar darasi face rushe tarbiya da ɗabi'a ar bahaushe ta hanyar rushe aure zuwa ga koyan sana 'ar mace wanda darajarta shine aure. In kuma babu auran to sunanta a Hausa kawai ƙaruwa.
Madina pls kindly look for teemash food and catering she is an upcoming vendor kuma masha Allah she is doing well, pls ki dauko irin su suna inspiring mutane saboda they start from nothing