Sheikh Aminu Daurawa ya bayyana wa shirin Mahangar Zamani yadda wasu maza masu hali ke lalata da ƙananan yara mata marasa ƙarfi a jihar Kano. Ya kuma faɗi irin matakan da Hisbah za ta ɗauka kan masu yaɗa baɗala a shafin Tiktok.
Allah darajar annabi Muhammad s a w ka qarama malam aminu daurawa lfy ❤ameen ya rabbil alamin kashifol ummati s a w Allah jikin magabata ameen ya Allah
Wannan shiri ya yi kyau kwarai! Akwai ilmantarwa sosai. Ni da ban san abubuwan da Hisbah ta ke yi su na da yawa har haka ba. Ga kuma wahalhalun gabatar da ayyukan da kalubale iri iri. Shaykh ya iya bayani kwarai da gaske daki daki, kuma cikin hikmah da kalamai ma su jan hankali. Shi ya sa mutane da yawa ke son sauraran wa'azuzzukan sa da karatuttukan sa. BBC Hausa da Shaykh Daurawa, Allah Ya Saka mu ku da mafificin alkhairi, ameen. Allah Ya Ci gaba da Karfafa mu ku gwuiwa, ameen. Allah Ya Sa Gwamnati ta karbi shawarwarin Hisbah don inganta ayyukan ta, ameen.
Masha Allah Sheikh Daurawa! Madalla da aikin Hizba! Amma shi gwamna Kano da ya furta zancen baza ga Hizba, ya gaggauta neman afwa, kafin fushin Allah ya risashi!
Masha ALLAH, Hakika malam yanada ilimi kuma da ilimi da hujja da kishi malam ke Aiki, Allah ya kara lafiya Allah ya kara bai malam hakuri a kan wannan Aiki, Muna Alfahri da kasancewarmu Al'ummah daya a zamani daya da Malam,
I love hisba, because the way they are teaching moral lesson,🎉🎉i love your voice my beautiful sister,, May Allah bless you and your family,, you look beautiful sister,, very good dressing up, and down,, and so beautiful,, make-up,,❤❤❤ May Allah reward mallan Shielk Aminu Ibrahim, daurawa,, nice comments from F.C.T Abuja 🎉🎉🎉🎉🎉🇳🇬
Allah saka muku da alheri yadda kuka gayyato mln Sheikh Ibrahim Daurawa, Allah saka masa da alheri yayi masa daukaka ya mara masa ya kara masa yawancin rai da lfy ya bashi magada da cigaba da mulkin sa yayi wa shi da zuriya ń shi tanadin ALJANNA FIRDAUSI.
Allah ya saka mawa malam da alkhairee ❤️❤️ ubangiji ya baka ikon sauqe nawin da ke kanka, ya kareka daga sharrin gurbatattun manyan qasa masu Hana aiwatar da aiki! Ameen
Kai wllh najinjinawa aikin hisba musamman jagoranta shiek Aminu daurawa👍 Kuma yakamata ace duk Wanda yayyi ba dai dai ba ahukuntashi ko waye saboda akawo gyara ko zamu samu Allah ya yayemuna abubuwan da ke faruwa Allah yasa hannunsa 🤲👏🥰