Sana’ata nidagaske daukarta nayi watarana zanibarta ne wata nayi tunda girma ze’isheni inkara tsaye baba sarki zakaso nahau kan dausayi danko sheda ta nuna kanada kyau tayi ga farin hali kanada tausayi duka sharri rabbana tsare koda tsautsayi katsare sarki zubairu mai ban uzuri 😇😍
Masha Allahu kana wamalam yasha lam yakun, Allah yayi ikon sa sai dai suyi haquri amma kana kan lkc.Hausa sai dan hausa kaji, Wnn Baiti ya burgeni Tsumman kan juji kowa ya barka ya moreka.Hasbunallahu wani imal wakeel.
@@Nuraminuwaofficial assalamu alaikum warahamatullahi wabarakatuhu oga barkada wannan lokaci ya shirye shiryen sabon wakokin mu da fatan kana cikin shirwa toh Allah yatimaka amma nadede ina bibiyarka Instagram amma ban same kaba ya akyine oga fatan alkairi Allah yakareka Allah ubangiji yakara basira 💘
Gaskiya yabon Gwani ya zama dole, Nura M. Inuwa Allah yayi ma Hazaka da Basira a wurin wakoki, Allah ya Kara kare mu da Kai baki daya, you're my legend Musician
Allah yasa kafi haka sarkin hakuri @nuraminuwa abban farrah mai masoya dayawa munji wakan bawan Allah waka tayi kamar rawaito maka wakar nan akai wallahi daga jiya nasaurareta yafi a irga amma banji aibu daya tattare da kalamanka ba nura Allah yamaka baiwa, daure wa ubangiji kata bauta masa da gode masa da wannan dunbin baiwa da yama
@@Nuraminuwaofficialgaskiya Naji dadi Sosai akan Maisamin da wanan reply din Allha yakara karika da duk wata kadara ta rayuwa Alfara Annabi Mohammed s. A.w
Kai nuwa dashen Allah ko ba aso dole a kyale Allah ubangiji ya kara daukaka da basira d nisan kwana uba ja gaba nakowa bako da dan gari kowa naka ne 😍😍🙌🙌
Masha Allah Abban Farrah waka tayi dadi sosai aiki yayi kyau komai an bashi hakkin sa an zuba kalmomi da tinani baka da na 2 kaf kasar Hausa Allah ya kra basira 🤲
Masha Allahu Muna godiya Nura wannan Waka taka tayi matuqar burgemu Yan Birnin Gwari, Kuma ka Fadi halayen Mai martaba Ubanmu Kamar kana zaune a masarautar mu. Muna godiya matuqa.
Nifa na dade da gane Wannan mutumin a bangaren waka Aljanine ba'a ganinshi Saboda wlh idan yana Hausa wani lokacin idan yafadi wani Abun saina Tambayi me yake nufi, Allah dai yaqara kareka Nura M inuwa.
Adade anayi sai gaskiya sarki allah ya qara fadada tunaninka kamar yadda ka faranta mana nura m inuwa kaima allah ya faranta maka kaida jama ar ka da iyalinka da suk wani bai qaunarka aduniya
Asalamu alaikum kai Alhamdulillah ya allah ya qara tallawa nura m inwa 1 sarkin mawaka allah ya ja da zamani gwani na mai hakuri mai nazzari allah ya kareka da sharrin makiya
Wayyo Allah Nura, ƙaunarka zata yi lahani gareni, Allah ya bani ikon haduwa dakai kafin komawata zuwa gareshi, Allah ya qara basira ya tsare mana kai daga dukkan sharri