Shirin a fada a ciki tare da Gwamnan Zamfara in da ya amsa wasu tambayoyi game da gwamnatin shi da abubuwan da suka shafi rayuwar al'ummar jihar Zamfara. #BBCHausa #AfadaAcika #BBCWS
Mashaallah gwanan mu na zamfara abun alfaharin mu muna alfahari dakai korai na kasanchewar ka gwamnan jahar mu mai albarka kuma muna yi maka adua Allah shi kara shige maka gaba bisa ga wanga yunkuri da kayi na far farfado jahar zamfara
Mudai katsinawa munyi zaban tumun dare Allah ya isa babu abinda muke gani wulakanci da cin mutinci dasuda Buhari insha Allah APC takare mulkin a Nigeria saboda basa kaunar talakkawa gabaki daya mulkin su babu wani cigaba saidai tsadar rayuwa ga rashin Zaman lafia ga rashin aiyyukan yi Allah ka sakamana 😭😭😭😭😭😭 daga Mansur Haruna Daura
Mudai Munsan Duk Tashar Bola Ce Yakamata yadda ya samu Mulki a Free Yakamata ace Yafi kowa kokari Anma sai surutu a Media.... Kudai ji Tsoron Allah Wlh Akwai hisabi... Allah yakawo mana Sauki Amin Bai da shirin komi akasa sai na siyasar sa Zamfara an barta a baya nesa ba kusa ba
Hahahahahah karya ce bayan cire mutane da akiyi basuyi komai ba ace ba zaa basu salary su ba yanzu haka akwae wajen mutum dubu biyu da ba zaa biyasu albashin wannan watan ba sannan zaace wae ana biyan mutane salary on 15 on 17 karya ce wlh ba a taba biyan salary ba on 15 17 bah sae wulakanta maaikata kawae akiyi a jihar
Uhmmmm Allah yajikan SHEHI badan ya mutuba ai zancen rashin uzuri ga Abubuwa babu wanda akayiwa hakan irin A’A YARI kawai dai mutum yayi kokarin kamanta adalci