Shirin Mahangar Zamani na wannan makon ya yi hira da wani tubbaben ɗan bangar siyasa kuma ya bamu labarin irin illar da bangar ta siyasa ta yi wa rayuwarsa.
Abun sai dai muce Inna lillahi wa Inna illaihi rajioon matasa sun lalace sun gurbace ace yaro Dan shekara 7 zuwa sama an chanza masu hankali da tunani da lissafi maimakon ace wannan yaron Yana gaban iyayensa Yana makaranta ko aikace gida an Basu riguna da hula suna ta hauka Allah dai ya shirya Manyan Kuma Basu da katin zabe Amma su zo suna shayeshaye ga Sara Suka sannan Kuma yau ko da ace ka mutu ko kaji rauni Babu Wanda zai je ya gaida ka sannan Kuma idan muna da hankali da tunani da lissafi baxaka ga yaransu da yanuwansu gurin ba