Hajara Usman you really touch my heart in this your discussion with BBC Hausa. I wish you more prosperity, good health, long life and everything of life in this world and, in the hereafter.
Haba malama antsufa baasan antsufa baasan antsufa ba kaman bamutuwa yanzu bai kamata kigodewa Allah da yabaki lokaci sosai arzinefa ki tuba dafim dasiyasa
Idan bazaka Yi Mata fatan Alkhairi sai kayi shiru da bakin ka,Mai laifinta a tsufan da tayi a film sabo ne Koh aikata laifi ne muringa Raina magana pls kafinnmu fada mtwssssss
@@mujahidchigari4668 Ai wani idan yai magana wallahi sai kiji gara ki saurari kukan jaki mance da wawa me kullalliyar ƙwaƙwalwar da ko iska bata shiga ciki bare tinani me kyau
SHAWARA GA HAJARA USMAN YAR WASAN HAUSA Daga Kungiyar Arewa light Mun saurari Hirar da akayi da malama Hajara Usman Yar wasan Hausa cikin Wani Shirin Bbc Hausa daga Bakin Mai ita. Acikin Shirar An tambayi Hajara Usman shin yaushe tafara Shirin firm tace Akalla shekarar ta 36 tana wasan Hausa Kuma tayi Aure sau Biyu Kuma tana da yara Guda Hudu Amma Daya ya mutu ta Kuma Aurar da wasu. Mu shawarar mu Anan Shine Shekarunki sunja dayawa yakamata ki ajiye wannan Harkar ta wasan Hausa ki Yi Ritaya ki Kuma Ruki Istigfari da salatin Annabi Muhammad saw. Allah yasa mu dace. Kuma Muna Baki Hakuri idan Har wannan shawara tamu ta Bata Miki Rai Dake da masoyanki Mungode
@@yusuffctv1573 kune alamomin munafunci ya tabbata agareku tunda har ba kwasan afadi gaskiya daga cewa ta koma ga Allah sai kace anayi mata bakin ciki anya kuwa kai musulmi ne.