Ashiga massallatai kulun cikin dare atayimusu Alqunnuttt tundaga wanda ya rata66ama dokar hanu har wadanda sukabada Shawara akan dokar Allah ya hanamusu nutsuwa harsaisun sokedokar Allah ya isa wlh
Yaransu nigeria bata bukatar bashi saidai ta bayar in gaskiyane amma saboda da dasu ake amfani a karya Africa 🌍 shiyasa muhukuntan nigeria suke yin abun da suke so amma akwai Allah
Gaskiya mallam dukkan abin da ka fadi hakanan ne . to amma akan maganar luwadi bazanga zanga ba ko raba kasar ayi. Wannan Balain ya kai matuka......Gaskiya na barranta da wannan Alamarin Kafurcin mutanan yammaci da mabiyansu
Wlh kuwa Allah yafisu yafi waninsu yana jiransu amadakata ya Allah kakawomana dauki badan halinmuba ya rayayye wanda baya mutuwa ya mai tausayin bayinsa😢😢😢😢😢
Ya Allah Kakaremu Da Sharrin Yahudawa Nagida Da Nawaje Ya Allah Kazaunar Mana Da Qasarmu Lafiya Dassuran Qasashen Musulmi Ya Allah Kadaukaka Musulunci Akan Kafirci
Irin son kudi na mutanenmu idan sun ga kudi sai su saida uwarsu ko muce iyayensu Baki daya Allah ya sawwake kada su kawowa kasarmu masifa wadda fitinar da ke cikin wannan abun assha sai dai Allah ya kare mu da dukkan yan uwanmu kai dama sauran jamaar kasa Allah ya kiyaye
MLM kabada fatawa don Allah a fito ayi jahadi mana afito ayi jahadi Har Yanzu akwai sauran jinin su alsiddiq irin su sadayyina Abubakar Duk akwai ire iren su Har Yanzu afito kawai ayi jahadi mana